Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kyauta za a yi wa ’yan Najeriya allurar rigakafin Coronavirus — PTF

Babban jami’i a kwamitin da fadar shugaban kasa ta kafa don yaki da annobar coronavirus (PTF), Dokta Sani Aliyu, ya ce da zarar Gwamnatin Tarayya ta m

’Yan fashi sun harbe mai yi wa kasa hidima

’Yan fashi sun yi wa motar masu yi wa kasa hidima ruwan wuta

Mutum 12 sun bakunci lahira a hanyar Kaduna zuwa Abuja, 25 sun jikkata

Mutum 12 ne ajali ya katse masu hanzari a wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su ranar Laraba a kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja. Aminiya ta

Buhari ya gana da tsohon Shugaban Mali Alpha Konare

Shugaba Muhammadu Buhari ya ba da tabbacin cewa Najeriya za ta ci gaba da taka rawar gani da bayar da gudunmuwarta wajen ganin ci gaban yankin Yammaci

Hukumar Hisba ta daura damarar haramta shan Shisha a Jihar Kano

Hukumar Hisbah tare da hadin gwiwar masu gidajen biki a Jihar Kano za su yi yaki da rashin da’a ta hanyar sanya jami’ansu su rika sa ido a wuraren bik