Kananan Labarai

Kananan Labarai

Za mu kawar da ayyukan ta’addanci a Katsina —Shugaban ’Yan Sanda 

Hakan ba za ta sake faruwa ba, an yi na farko kuma an yi na karshe.

Gwamnatin Tarayya ta sanar da ranakun hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara

Gwamnatin Tarayya a Najeriya ta bayyana ranar Juma’a, 25 da kuma ranar Litinin, 28 ga watan Dasumban 2020 a matsayin ranakun hutun bukukuwan Kirsimeti

Buhari ya gana da Jonathan kan rikicin siyasar kasar Gambiya

A ranar Talata ne tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya gana da Shugaba Muhammadu Buhari, inda ya bayyana masa halin da kasar Gambiya ke ciki dang

An cafke mutum 3 kan zargin kashe wani mutum da ‘yarsa a Kano

Rundunar ‘yan sandan Kano ta cafke wasu mutum 3 da ake zargi da kisan Alhaji Kabiru Ya’u da ‘yarsa Harira Kabiru. Kakakin ‘yan sandan Kano, Abdu

’Yan bindiga sun kai hari a Kano

’Yan bindiga sun kona motar ’yan sanda a dauki-ba-dadin da suka yi