Kananan Labarai

Kananan Labarai

COVID-19: El-Rufai ya umarci ma’aikatan Kaduna su yi aiki daga gida

Gwamnatin jihar Kaduna ta umarci ma’aikatan da ke kasa da mataki na 14 da su rika aiki daga gida daga ranar Litinin 21 ga Disamba 2020. Gwamnan

Shugaba da Magatakardan Majalisar Neja sun kamu da COVID-19

Kakakin majalisar dokokin jihar Neja, Honarabul Bawa Wuse da kuma magatakardan majalisar, Mohammed Kagara sun killace kansu bayan kamuwa da cutar Covi

Rikici ya kunno kai a PDP ta Jihar Legas

Ana zargin shugaban jam’iyyar na PDP a jihar Legas da yi mata zagon kasa.

Gwamnatin Ebonyi ta takaita lokutan zuwa wuraren ibada

Umahi ya kuma dakatar da wani waje na gudanar da tarurrukan jama’a a jihar.

Tankar mai ta yi bindiga a kan gada a Legas

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 5:30 na yamma akan gadar Odetola dake jihar Legas.