Kananan Labarai

Kananan Labarai

Sabon Birni: ’Yan bindiga sun kara kashe mutane bayan ziyarar Tambuwal

Sa’o’i kadan bayan Gwamna Jihar Sakkwato ya kai ziyarar ta’aziyyar mutanen da ’yan bindiga suka kashe aka kai sabon harin

Karin kudin mai: Za mu maka gwamnati a kotu —Jama’ar Funtua

Al’ummar yankin Funtua da kewaye a Jihar Katsina sun yi barazanar maka Gwamnatin Tarayya a kotu idan kara kudin litan man fetur zuwa N340.

Yadda matasa ke tafka asara a harkar ‘Crypto’

Bayanin hanyar cin riba da abin da ke jawo asara a harkar crypto ga matasa a Arewacin Najeriya

Mutanen ake zargi da kashe Kwamishina a Katsina sun shiga hannu

’Yan sanda sun kama wasu mutane kan zargin su da hannu a kisan Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Katsina, Dokta Rabe Nasir

Omicron ya fi yawa a kasashen Afrika —WHO

WHO ta bayyana cewa adadin wadanda suka harbu da Omicron ya fi yawa a Afirka