An yi garkuwa da shugaban ma’aikatan jihar Edo
‘Yan bindigar sun kashe direbansa tare da yin garkuwa da shi yayin da suke tafiya da motarsa akan titi.
Kananan Labarai
‘Yan bindigar sun kashe direbansa tare da yin garkuwa da shi yayin da suke tafiya da motarsa akan titi.
A yayin da likafar cutar Coronavirus ke ci gaba da bunkasa a Najeriya, Ma’aikatar Lafiya ta jihar Kano ta shirya taron bita ga ‘yan jarida
Wutar ta kama ne lokacin da motar dakon mai take sauke man fetur din da ta dauko.
Yadda mutanen suka fito dauke da kwalaye rubuce da sakkoni ga kamfanin KEDCO.
An sace shi ne a kusa da Ochadamu a karamar hukumar Ofu da ke jihar yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa gidansa.