Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mun gano karin daliban Kankara 17 da aka sace —Masari

Gwamnan jihar Katsina Aminu Bello Masari ya ce an gano karin daliban makarantar sakandiren Kankara a jihar da aka sace

Boko Haram ta bindige ’yan gudun hijirar Najeriya 50 a Nijar

Sun yi ta dirka wa mutanen harsashi daga kusa suna kuma kona gidajensu

Masu siyar da jaridu a Kano sun taya Kabiru murnar zama Shugaban kungiyar NPAN 

Hadaddiyar Kungiyar Masu Siyarwa da Rarraba Jaridu da Mujallu ta Jihar Kano, KUNMDA, ta taya Shugaban kamfanin Media Trust, mai buga jaridar Aminiya d

Magidanci na neman diyya kan mutuwar matarsa yana tsare

Wani magidanci ya bayyana wa Kwamatin Karbar Korafe-korafen wadanda zanga-zangar EndSARS ta ritsa da su a Jihar Edo, yadda ya rasa matarsa sakamakon t

’Yan bindiga sun yi garkuwa da mutum 19 a Neja

’Yan bindigar sun ci karensu ba babbaka a Karamar Hukumar Rafi da Shiroro.