Kananan Labarai

Kananan Labarai

An kashe matar aure, an sace mutum 6 a Abuja

Kwana biyu a jere ’yan bindiga suka dauka suna kai hari a unguwar da ke Abuja

‘Yadda matata da yarana 3 suka kubuta daga masu satar yara a Kano’

Matar ta tsere bayan da ta fahimci ana shirin sace ta.

Kaso 98 cikin 100 na ’yan Najeriya na karbar na goro – Muryar Talaka

Kungiyar ta ce cin hanci ne ummul-aba’isun matsalolin Najeriya.

Ba ni na kori shugabannin kamfanin wutar lantarkin Abuja ba – Buhari

Fadar ta ce Buhari ba ya katsa-landan a harkokin kamfanoni masu zaman kansu.

Tirelar da jami’an Kwastam ke kokarin kamawa ta danne mutum 4 a Kwara

Jami’an dai na kokarin kama motar ne bisa zarginta da fasakwaurin shinkafa.