An kashe matar aure, an sace mutum 6 a Abuja
Kwana biyu a jere ’yan bindiga suka dauka suna kai hari a unguwar da ke Abuja
Kananan Labarai
Kwana biyu a jere ’yan bindiga suka dauka suna kai hari a unguwar da ke Abuja
Matar ta tsere bayan da ta fahimci ana shirin sace ta.
Kungiyar ta ce cin hanci ne ummul-aba’isun matsalolin Najeriya.
Fadar ta ce Buhari ba ya katsa-landan a harkokin kamfanoni masu zaman kansu.
Jami’an dai na kokarin kama motar ne bisa zarginta da fasakwaurin shinkafa.