Kananan Labarai

Kananan Labarai

Majalisar Dinkin Duniya na bukatar a gaggauta sako daliban makarantar Kankara

Martanin na Guterres na kunshe ne a cikin wata sanarwa a birnin New York.

’Yan daba sun tsarwatsa taron samar da tsaro a Arewa

An kai hari kan taron samar da tsaron da aka kira bayan harin Zabarmari

An kama bindigogi 73 da albarusai 891 da aka boye a cikin shinkafa

Wadanda ake zargin sun boye makamai da alburusai a karkashin buhunan shinkafar da ake sarrafawa a cikin gida.

Amurka ta tabbatar da yi mata kutse a shafukan intanet

Gwamnatin Amurka ta ce an yi wa shafukan tan a intanet na akalla hukumomi biyu kutse wanda ta ke zargin masu kutsen gwamnatin Rasha

Buhari ya nemi gafarar iyayen daliban da aka sace —PDP

Jam’iyyar PDP ta ce tabbas shugaba Buhari ba shi da wata nagarta da zai iya jan ragamar shugabancin Najeriya.