Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dakarun Najeriya sun kashe ’yan Boko Haram a Borno

’Yan Boko Haram hudu sun gamu da ajalinsu a hannun dakarun sojin Najeriya a kauyen Margummari da ke Jihar Borno. Dakarun Bataliya ta 22 da hadin gwiwa

Manoman kasar Indiya sun tsunduma yajin aiki

Indiya sun tsaya cik bayan manoman kasar sun fara yajin aiki domin nuna kin amincewar su da wasu dokoki da suka ce na ci musu tuwo a kwarya.

Shugaban Media Trust ya zama sabon shugaban Kungiyar Masu Gidajen Jarida

Malam Kabiru Yusuf ya zama sabon shugaban kungiyar NPAN.

Zulum ya raba wa iyalai 1,200 abinci da kudade a Gwoza

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya shafe tsawon ranar Litinin yana rabon kayan tallafi a garuruwan Ngoshe, Warabe da Pulka na Karamar Hukum

Tsohuwa mai shekara 90 ta fara amfani da rigakafin COVID-19 na Pfizer

Wata tsohuwa mai kimanin shekaru 90 ta zama mutum ta farko da ta fara amfani da rigakafin COVID-19 ta kamfanin Pfizer-BioNTech.