Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Zan daina neman aikin gwamnati idan na samu N5m’

Ya ce in aka gan shi yana neman aiki bayan samun kudin a kona takardun shaifar karatunsa

An sake shirya wa Malamai jarabawar gwaji a Kaduna

Gwamnatin jihar ta ce ta sake yin gwajin ne don inganta harkar ilimi a jihar.

Jami’ar Bayero za ta fara horaswa kan shugabanci da ci gaban siyasa

Jami’ar Bayero ta Kano a karkashin Cibiyar Nazarin Dimokradiyya ta Aminu Kano za ta fara bayar da horo kan Shugabanci da Cigaban Mulkin Dimokrad

Mahara sun kashe ’yan banga 4 a Kaduna

Maharan sun kashe mutanen ne a yayin da suke kan hanyar zuwa gonakinsu.

Kotu a Kano ta yanke wa barawon intanet daurin shekara 1

Kotun ta ci shi tarar kudi Naira miliyan daya.