Kananan Labarai

Kananan Labarai

Jama’ar gari sun yi wa dan fashi dukan kawo wuka

Jama’a sun sumar da dan fashi da duka kafin jami’an tsaro su tafi da shi

Jibge jami’an tsaro awa 24 a hanyoyi zai magance satar mutane —Matasa

Matasan Najeriya sun shawarci Gwamnatin Tarayya ta jibge jami’an tsaro ba dare, ba rana a kan dukkannin manyan hanyoyi domin kawar da ayyukan ’yan fas

Sojoji sun ragargaji ’yan ta’adda a Binuwai

Dakarun rundunar Soji ta OPWS, sun bindige ’yan ta’adda a wata musayar wuta da suka yi ranar Lahadi da dare a yankin Adaka na Karamar Hukumar Makurdi,

Nakasassu sun tare ofishin gwamna kan kin daukar su aiki

Nakasassu daga fadin Jihar Oyo sun tare hanyar Ofishin Gwamnan Jihar saboda rashin daukar su aiki a bangaren da ba na koyarwa ba a Hukumar Ayyukan Koy

Noman kashu zai samar da ayyuka 500,000 a Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta ce tana sa ran samun kudaden shiga na kusan Naira biliyan 25 a duk sherara a bangaren noman kashu wanda zai samar da ayyukan yi