Kananan Labarai

Kananan Labarai

Manoma sun bukaci gwamnati ta biya diyyar takwarorinsu da aka kashe a Borno

Kungiyar Manoma ta Kasa (AFAN) ta bukaci gwamnati ta biya diyyar rayukan takwarorinsu kusan mutum 100 da aka kashe a jihar Borno a karshen makon da ya

‘Dalilin da ya sa Matan Arewa ke fuskantar matsala wajen samun tallafin Gwamnati’

Wata Kungiyar Matan Arewa mai suna Jam’iyyar Matan Arewa (JMA), ta sanar cewa galibi mata a yankin su na fuskantar matsaloli wajen samun tallafin kudi

Miyetti Allah ta gargadi mambobinta kan ayyukan ta’addanci

Muna kira gare su da su guji ayyukan satar mutane, fashi da makami da duk wani nau’in laifuka.

’Yan bindiga sun kai hari kasuwanni, sun kashe mutane 4 a Neja

‘Yan bindigar sun kai farmaki kauyen Daja da zummar neman wani mutum amma suka yi rashin sa’a basu same shi ba.

An kashe Mataimakin Kwamishinan ‘yan sanda a Kuros Riba

Wasu ‘yan daba da ba a san ko su wane ne ba sun hallaka mataimakin kwamishinan ‘yan sandan Jihar Borno a jiharsa ta  Kuros Riba.