‘Yan bindiga sun yi garkuwa da kansila a Edo
Bayan yin garkuwa da Kansilan an gano cewa an yi garkuwa da wani malamin makaranta a wajen.
Kananan Labarai
Bayan yin garkuwa da Kansilan an gano cewa an yi garkuwa da wani malamin makaranta a wajen.
Samuel Aruwan, wanda shi ne kwamishinan tsaron cikin gida, shi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar.
Ma’aikatan filin jirgin saman Heathrow dake birnin London sun tsunduma wani yajin aikin sa’o’i 24 ranar Talata saboda yanke musu albashi.
Karin harajin ya janyo direbobin rufe wasu manyan hanyoyin shiga babban birnin jihar.
Kotun ta ba da belin mutumin da ake zargi, sannan aka dage zama zuwa wani lokaci.