Kisan Manoma: Dabararka ta gaza —Majalisa ga Buhari
Marasa Rinjaye a Majalisar Tarayya sun shawarci Buhari ya sauya salon yaki da Boko Haram.
Kananan Labarai
Marasa Rinjaye a Majalisar Tarayya sun shawarci Buhari ya sauya salon yaki da Boko Haram.
Maharan Boko Haram sun kai farmaki tare da kashe masu sana’ar saran itace a Borno.
Ana zargin jami’an ’yan Sanda da hada baki suna tsare mutane musamman Fulani suna kwace musu kudade a Jihar Kano. Zargin na fitowa ne daga wasu daga c
CNG ta sake kira ga jama’ar Arewa da su tashi su kare kansu daga ’yan ta’adda.
Gwamnan Jihar Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal ya nuna damuwarsa tare da yin jaje a kan kisan gillar da maharan Boko Haram suka yi wa wasu ’yan Jihar S