Kananan Labarai

Kananan Labarai

Kisan Borno: Sojoji sun musanta rahoton MDD

Ta ce gagwarwaki 43 aka gano ba 110 da Majalisar Dinkin Duniya ke cewa ba

Dalilin da ya sa muke sulhu da ‘yan bindiga — Gwamnatin Sakkwato

Gwamnatin jihar Sakkwato ta fara yin sulhu da ‘yan bingida saboda rashin isassun jami’an tsaron da za su kare rayuka da dukiyoyin al’

Tabar wiwi ta sa an tsinka igiyar aure a jihar Oyo

Wata Kotun Al’adu da ke zama a Ibadan ta raba auren wata tela, Adija Adebayo ta mijinta, Ademola Adebayo, saboda shan wiwi da ya ke yi. Da take bayani

Pantami zai yi magana da Buhari kan yankan rago da aka yi wa manoma 43 a Borno

Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na Zamani, Dokta Isa Ali Pantami, ya magantu a kan ci gaba da isar da koken ’yan Najeriya game da yadda matsalar t

Karin mutum 110 sun kamu da Coronavirus a Najeriya

A ranar Asabar an samu karin mutum 110 da suka kamu da cutar Coronavirus a fadin Najeriya. Kamar yadda ta saba duk rana, hakan na kunshe cikin alkalum