Direba ya cika bujensa da iska bayan kashe wata mata a titi
Rashin dubawa yadda ya kamata yayin tsallaka titi ya jawo wata mata ta rasa ranta a jihar Anambra.
Kananan Labarai
Rashin dubawa yadda ya kamata yayin tsallaka titi ya jawo wata mata ta rasa ranta a jihar Anambra.
Wata Babbar Kotu a jihar Kano ta yanke wa wani ma’aikacin banki mai suna Rabi’u Hassan Dawaki, hukuncin daurin shekaru 17 a gidan kurkuku bisa aikata
Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin kar ta kwana da zai yi aikin rushe duk wasu gine-gine da aka tsayar ba bisa ka’ida ba a fadin jihar. Sakata
Naira 50 ta zama sanadin rasa rayuwar wani dan Achaba a hannun dan sanda a jihar Oyo.
Mista Rotimi Amechi ya roki afuwar ‘yan Najeriya game da lalacewar jiragen.