An kara wa ‘yan sandan da aka kashe a zanga-zangar #EndSARS matsayi
Ya ce karin girman wata hanya ce ta yabawa irin sadaukarwar su wajen hidimtawa kasa lokacin da suke raye.
Kananan Labarai
Ya ce karin girman wata hanya ce ta yabawa irin sadaukarwar su wajen hidimtawa kasa lokacin da suke raye.
Jihar Neja ta samu tallafin kayan abinci da na kariyar COVID-19 na Naira miliyan 107
“Dole jami’anmu su rika samun horo tunda ba makami suke rikewa ba”, inji Kwamandan Hisbah.
Yin garkuwa da mutane ya zama babbar matsala a kasar nan musamman a yankin Arewa.
Wasu ’yan bindiga da ba a san daga inda suka fito ba sun sace wani dan uwan Ministan Noma na Najeriya, Alhaji Sabo Nanono, a daren Lahadi. Maharan sun