Zulum: Babu harin da aka kai wa Gwamnan Borno
Hadimin gwamna Zulum ya musanta rade-radin da ake na an kai wa gwamnan hari a karshen makon da ya gabata.
Kananan Labarai
Hadimin gwamna Zulum ya musanta rade-radin da ake na an kai wa gwamnan hari a karshen makon da ya gabata.
Bayan ware kwanaki bakwai da rundunar soji ta yi a jihar Edo don farautar masu garkuwa da mutane, kwaliyya ta fara biyan kudin sabulu.
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta dakatar da Kwamandan hukumar na Karamar Hukumar Dala bisa zargin da karkatar da kayan tallafin COVID-19.
’Yan bindiga na ci gaba da tsare wani limami da mamunsa da suka yi sace a masallacin Juma’a.
Shugaba Buhari ya mika sakon ta’aziyyarsa ga iyalan mamacin.