Mutum biyu sun mutu a rijiya a Kano
Hausawa sun ce ko babu ciwo idan ajali ya yi kira sai an tafi, rijiya ta yi sanadin rasa rayukan wasu a Kano.
Kananan Labarai
Hausawa sun ce ko babu ciwo idan ajali ya yi kira sai an tafi, rijiya ta yi sanadin rasa rayukan wasu a Kano.
Shugaban tashar kananan motoci a jihar Akwa Ibom an tsinci gawarsa a bakin wani rafi.
Wutar jikin wata fitila da ta fado wa wani jariri mai kwana daya a duniya ta yi sanadin konewarsa a fuska da kafafu a birnin Kalaba na jihar Kuros Rib
“Masu garkuwar sun bukaci kudi miliyan 30 a mtsayin kudin fansar ‘yan uwana”, cewar dan uwansu.
Shugaban Kungiyar ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi, ya koka cewar kasar Ethiopia da Jami’oin kudi sun fara kwashe musu farfesoshi