‘Yan bindiga sun sace mutum 8 a Edo
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun sace mutum takwas a karamar hukumar Esan ta Kudu maso Gabas a jihar Edo.
Kananan Labarai
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wane ne ba sun sace mutum takwas a karamar hukumar Esan ta Kudu maso Gabas a jihar Edo.
kuskure baki na tsawon dakika 30 na iya kare mutum daga kamuwa da cutar COVID-19.
A yayin rikicn ‘yan kungiyar asiri da ya barke a Akwa Ibom, ‘yan sanda sun cafke 54 daga cikinsu.
Mahara sun sace ’yan sanda 12 da ke aiki a Jihar Borno a hanyar Katsina zuwa Zamfara.
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Kasa (ASUU) shiyyar Owerri ta sha alwashin ci gaba da yajin aikin da ta shafe tsawon lokaci tana yi har sai bukatunsu sun