Kananan Labarai

Kananan Labarai

Daruruwan rumfunan katako sun kone a kasuwar Laranto a Jos

Gobara ta cinye daruruwan rumfunan a Kasuwar Katako da ke garin Jos, Jihar Filato daren Talata. Wutar ta tashi ne a layin masu katako na Timber ‘

Mutum 20 sun kamu da cutar kuturta a Kogi

Akalla mutum 20 sun kamu da cutar kuturta a Jihar Kogi bayan da aka yi ikirarin cewa babu cutar a jihar. Jami’ar Shirin Yaki da Cutar Kuturta ta Kasa

An kashe hakimi da dansa a Kudancin Kaduna

Mahara sun kai hari Masarautar Atyap, Karamar Hukumar Zangon Kataf ta Jihar Kaduna, suka kashe Hakimin Gidan Zaki, Mista Haruna Kuyet da dansa, yayin

Mahara sun kashe mutum 11 a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe karin mutum 11 a yankunan Jihar Kaduna

An yi garkuwa da dalibai 8 na Jami’ar Ahmadu Bello

Shugaban Jami’ar Ahmadu Bello ta Zariya, Farfesa Kabir Bala, ya shaida wa Gwamnatin jihar Kaduna cewa daliban jami’ar takwas na daga cikin wadanda ’ya