Boko Haram ta kai harin ba-zata a wasu rukunin gidaje a Borno
Maharan a da ake kyautata zaton ’yan kungiyar Boko Haram ne sun kai harin rokoki a kan Rukunin Gidajen 1,000 da ke Maidugurin, hedikwatar Jihar Borno
Kananan Labarai
Maharan a da ake kyautata zaton ’yan kungiyar Boko Haram ne sun kai harin rokoki a kan Rukunin Gidajen 1,000 da ke Maidugurin, hedikwatar Jihar Borno
Ana zargin gobarar ta tashi ne sakamakon taba sigari da yar a wata gona
An kai harin ne a cikin dare yankin Dutsen Abba da ya yi kaurin suna da ayyukan masu garkuwa da mutane
Hukumar ta ce tuni kurar ta hana jirage tashi a Nijar da Chadi.
Osinbajo ya gargadi wanda suke rajin son raba Najeriya.