Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mummunan rikici ya kaure tsakanin makiyaya da manoma a Abuja

Akalla mutum uku ne suka jikkata a wani mummunan rikici da ya kaure tsakanin makiyaya da manoma mazauna Iddo, wata alkarya da ke Babban Birnin Tarayya

Saudiyya za ta dauki nauyin karatun ‘yan Najeriya 424

Gwamnatin Kasar Saudiyya ta ce za ta daukin nauyin karatun dalibai 424 daga Najeriya domin karantanr kwasa-kwasai daban-daban a jami’o’in kasar. Wata

Iyayen matasan da ‘yan sanda suka kashe a Kano na neman hakkin ‘ya’yansu

Kura ta lafa a unguwar Yar-Kuka dake yankin Sharada a cikin Kano bayan  jami’an ‘yan sanda dake karkashin sun hallak matasa.

NECO ta fitar da sakamakon jarabawar kammala firamare

Hukumar jarabawa ta kasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarabawar 2020/2021 shiga makarantun Sakanadare Gwamnatin Taraya 110 a duk fadin kasar. Mukaddas

Majalisa na zargin FIRS da kin karbar harajin N1.4bn

Rashin cire wasu kudi na haraji daga ma’aikatu da hukumomin gwamnati ya jawo wa FIRS tuhuma daga majalisa.