Kananan Labarai

Kananan Labarai

A shirye muke mu yi aiki tare da Joe Biden – Iran

Shugaban kasar Iran, Hassan Rouhani ya ce a shirye kasarsa take ta hada kai tare da yin aiki da zababben shugaban kasar Amurka, Joe Biden.

An tsinci gawar yarinyar da aka yi wa fyade a makabarta

Jama’ar unguwar Kurmin Mashi a Kaduna sun wayi gari cikin alhini bayan da suka gano gawar wata yarinya mai shekara shida da ake zargin an yi wa fyade,

Muna bukatar N24.8bn na sa mai a motocinmu —‘Yan sanda

Mohammed Adamu ya ce rundunarsu na bukatar akalla Naira biliyan 24 da miliyan 800 duk shekara domin zuba wa ababen hawansu mai.

An kama masu safarar miyagun kwayoyi 92 a Kano

An kama miyagun kwayoyi masu nauyin kilogram 987 a watan Oktoba a Kano.

An yi garkuwa dan uwan Mataimakin Gwamnan Edo

Mahara sun yi awon gaba da dan uwan Mataimakin Gwamnan Edo.