Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Ya kamata gwamnatin Katsina ta bude layukan sadarwa’

Kungiyoyin sun bukaci gwamnatin Jihar ta yi koyi da Kaduna da Zamfara.

Ganduje ya yi wa kungiyoyin kwallon kafan Kano yayyafin N96m

Ganduje ya ce wasanni na taimakawa wajen nisantar da su daga munanan dabi’u,

Mun lalata kwayar Tramadol ta Naira tiriliyan 2 – NAFDAC

Hukumar ta ce ta sami nasarar ne a cikin shekara hudu.

Mun cafke ’yan daba 13 da ake zargi da kone ofishin Sanata Barau – ’Yan sanda

An kama su ai da muggan makamai da miyagun kwayoyi.

Bayan shekara 30, Kwalejin Ilimi ta yi bikin yaye dalibai a Gombe

Rabon kwalejin da irin wannan bikin tun shekarar 1991/1992.