Sanwo-olu zai soke biyan Tinubu da Fashola fansho
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya sanar da shirinsa na soke biyan fansho ga tsoffin gwamnonin jihar da mataimakansu. Sanwo-Olu, yayin gabatar
Kananan Labarai
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya sanar da shirinsa na soke biyan fansho ga tsoffin gwamnonin jihar da mataimakansu. Sanwo-Olu, yayin gabatar
Amina Mohammed ta kalubalanci mata kan su kara jajircewa wajen ganin sun karbi ragamar shugabancin Najeriya idan shugaba Muhammadu Buhari
Babban mai shiga tsakani a rikicin Falasdinawa da Isra’ila, Saeb Erekat ya rasu yana da shekaru 65 a duniya.
Gammayyar Kungiyoyin Matasan Arewacin Najeriya mai suna Coalition of Northern Group a harshen Ingilishi, ta bukaci diyya kan barna da a ka yi wa ̵
Rundunar ’Yan Sanda ta Jihar Edo ta ba da wa’adin kwanaki bakwai ga matasan da suka farfasa dakunan ajiyan kayan gwamnati suka saci kayan abinci da ma