Kananan Labarai

Kananan Labarai

Yadda kasafin 2021 zai samar wa matasa ayyuka —Lawan

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya yi wa matasan Najeriyar albishir cewa kasafin 2021 zai samar musu karin ayyukan yi. Ahmad Lawan ya bayyana

Wamakko ya dauki nauyin karatun matasa 45 a Jami’ar Ibadan

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, ya dauki nauyin karatun matasa 45 ‘yan asalin jihar Sakkwato a Jami’ar Lead city da k

Gwamnan Neja ya kamu da coronavirus

Gwamnan Jihar Niger Abubakar Bello ya sanar da cewa ya kamu da cutar coronavirus.

Jirgin yaki ya hallaka ’yan fashi a Kaduna

Rundunar Sojin Sama ta Najeriya ta kashe ’yan fashi a yayin da suke kokarin satar shanu a yankin Kuzo da ke Jihar Kaduna. ’Yan fashin wadanda suke wan

Shugaban INEC ya sauka daga mukaminsa

Air Vice Marshal Ahmed Mu’azu, ya zama Mukaddashin Shugaban Hukumar Zaben Najeriya (INEC).