Kananan Labarai

Kananan Labarai

#EndSARS: Kwamitin bincike ya dage zamansa

Kwamitin ya dage zamansa da mako guda bayan wata wakiliyar matasa ta kaurece masa.

#EndSARS: Gwamnan Legas ya kai wa Buhari rahoton barnar da aka yiwa jiharsa

A ranar juma’a gwamnan jihar Legas Babajide Sanwo-Olu ya gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da gabatar masa da rahoton irin barnar da b

Maniyyatan aikin Hajjin 2020 za su samu fifiko a 2021

Hukumar Kula da Jin Dadin Alhazai ta Jihar Neja ta ce maniyyatan aikin Hajjin 2020 da ba su karbi kudadensu daga wurinta ba za su sami fifiko lokacin

Za a iya magance rikicin Boko Haram a siyasance – Zulum

Ana iya yin amfani da matakan siyasa wajen magance rikicin Boko Haram, cewar Gwamna Zulum

Kotu ta ba da belin Naziru Sarkin Waka

Fitaccen mawakin nan na Kano, Naziru M. Ahmad wanda aka fi sani da Sarkin Waka ya shaki iskar ‘yanci bayan da aka sako shi daga gidan yari