Jihar Katsina ta kashe N175.5m wajen gyaran filayen wasanni
Gwamnatin jihar Katsina ta ce ta kashe zunzurutun kudi har Naira miliyan 175.5 wajen gyara filayen wasanni guda biyu a jihar.
Kananan Labarai
Gwamnatin jihar Katsina ta ce ta kashe zunzurutun kudi har Naira miliyan 175.5 wajen gyara filayen wasanni guda biyu a jihar.
Wani dalibi mai kimanin shekaru 20 da haihuwa ya gurfana a gaban wata kotun yanki dake zamanta a Karu, Babban Birnin Tarayya Abuja bisa zargin garkuwa
Ma’ajiyar tankokin mai na kamfanin Oando da ke unguwar Ijora, Jihar Legas ta kama da wuta.
INEC za ta ci gaba da yi wa masu zabe rajista a watannin farkon shekarar 2021.
Mutum takwas sun mutu a jihar, inda rashin iya amfani da tukunyar gas ke haddasa gobara