Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ban umarci sojoji su kashe ‘yan kabilar Igbo a Ribas ba – Wike

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya musanta zargin da ake masa cewa ya umarci sojoji su kashe ‘yan kabilar Igbo

KEDCO ya fara raba mitocin wutar lantarki kyauta a Kano

Kamfanin KEDCO na ya fara raba wa kwastomomi 87,747 mitocin wutar lantarki kyauta

A rika ba ’yan sanda horon da ya dace —Gwamnan Nasarawa

Gwamnan Jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi kira da a rika ba wa ’yan sanda horo domin dakile matsalolin tsaro. Gwamnan ya bayyana hakan ne a taron t

El-Hamzat ya zama Daraktan Gudanarwan asibitin UDUTH

Hukumar gudanarwar Asibitin Koyarwa na Jami’ar Usmanu Dan Fadio, Sakkwato (UDUTH), ta nada Alhaji Abbati Dano El-Hamzat sabon Daraktan Gudanarwa

#EndSARS: Zan isar wa Buhari sakon jama’ar Neja —Minista

Minista a Ma’aikatar Harkokin Kasashen Waje, Ambasada Zubairu Dada, ya yi wa jam’ar Jihar Neja alkawarin isar da kokensu ga Shugaban Kasa Muhammadu Bu