Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘Yan daba sun datse al’aurar wani dan sanda

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce ‘Yan daba da suka karbe zanga-zangar #EndSARS sun kashe jami’anta biyu tare da datse wa Sufeton

Gwamnati ta fito da Abinci ta tallafawa Talakawa – Sarkin Saminaka

Mai martaba Sarkin Saminaka da ke jihar Kaduna, Alhaji Musa Muhammad Sani, ya yi kira ga Gwamnatocin kasar nan, da su fitar da kayan abincin da suka a

Hatsarin mota ya ci rayukan mutum 21 a Enugu

Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa (FRCS) ta tabbatar da rasuwar mutum 21 cikinsu har da dalibai, a wani  hatsarin mota da ya auku a yankin Mgbowo da ke Ka

Gwamnan Legas ya ba da umarnin sake bude makarantu

Daliban makarantun kwana za su koma makaranta ranar 1 ga Nuwamba, 2020

Maulidi: Obaseki ya taya Musulman Edo murna

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ja hankalin Musulman jihar a kan su ci gaba da koyi da kyawawan halayen Annabi Muhammad (S.A.W). Obaseki ya bayya