Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari ya taya Musulmin Najeriya murnar Maulidi

Yayin da al’ummar Musulmi ke bikin Maulidin Annabi Muhammad (S.A.W), Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya bi sahu wajen taya su murna. A wani sako d

Harbin Lekki: Hawainiyar Amnesty International ta kiyayi ramarmu – Gwamnatin Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta gargadi kungiyar kare hakki dan-Adam ta Amnesty International kan yin katsa-landan.

Gwamnatin Kano ta yi barazanar soke zangon karatu na uku

Gwamnatin jihar Kano ta yi barazanar soke zangon karatu na uku.

Ganduje ya dawo da kwamishinan da ya dakatar bakin aiki

Ya dawo da Kwamishinansa da ya dakatar domin jagorantar babban aiki.

Ya kashe wanda ya bada shaida a kansa jim kadan da tserewa daga kurkuku

Daya daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan yarin dake Oko a jihar Edo ya kashe makocinsa da ya bada shaida akansa