Kananan Labarai

Kananan Labarai

Buhari ya tafi Dubai tare da rakiyar Ministoci 10

Buhari zai samu rakiyar Ministoci 10 yayin tafiyar.

Malaman firamare sun janye yajin aiki a Abuja

Za a jinkirta jarabawa domin a kammala darussan da aka dakatar saboda yajin aikin

Omicron: Mutum 2 sun kamu da sabon nau’in cutar COVID-19 a Najeriya

Mutane da aka gano suna dauke da kwayar cutar sun shigo Najeriya ne daga kasar Afirka ta Kudu

‘Korar ma’aikata da rage albashi’ El-Rufai zai yi da sunan rage ranakun aiki —CAN

Kungiyar ta ce babu yadda ma’aikata za su samu nutsuwa tare da iyalansu har su rungumi harkar noma, alhali ’yan bindiga na farautar mutane a gid

EndSARS: Babu wanda aka kashe a Lekki Tollgate, inji Gwamnatin Legas

Daga cikin shawarwari 32 na kwamitin, gwamnatin Legas ta amince da 11, za ta mika wa Gwamnatin Tarayya 14