Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ganduje zai fara kama masu tallata maganin gargajiya da kalmomin batsa

An kafa kwamitin da zai cafke masu amfani da kalmomin batsa yayin tallata magungunan gargajiya.

Ciwon daji na kashe mata 26 kullum a Najeriya  —Zainab Bagudu

Matar Gwamnan Jihar Kebbi, Dokta Zainab Shinkafi Bagudu ta bayyana cewa mata 26 ne kullum ke mutuwa a Najeriya sakamakon ciwon daji na wuyan mahaifa w

Bala Mohammed ya kafa kwamitin binciken zaluncin ‘yan sanda

Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed, ya kafa kwamitin binciken zaluncin jami’an ‘yan sanda na SARS a jihar. Gwamna Bala ya kafa kwamitin ne a ran

Buhari ya jajanta kan mutuwar Hajiya Ladi Gumel

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa Shugabar Kwamitin Wasannin Olympics na Najeriya, Injiniya Habu Ahmed Gumel, bisa rasuwar matarsa, Hajiya

FCE Bichi ta sanar da ranar koma wa aiki

Kwalejin Ilimin Kimiyya Ta Tarayya da ke Bichi a Jihar Kano, ta sanar da ranar Litinin 2 ga watan Nuwamba, a matsayin ranar koma wa domin ci gaba da d