Kananan Labarai

Kananan Labarai

An hallaka mutum 5 a Katsina bisa zargin garkuwa da mutane

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Katsina ta ce ta kashe mutum biyar da take zargin masu garkuwa da mutane ne domin neman kudin fansa

#EndSARS: An cafke ‘barayi’ 238 da taraktoci 35 a Adamawa

’Yan sanda a Jihar Adamawa sun cafke mutum 238 bisa zargin satar kaya a rumbunan ajiyar gwamnati da na jama’a. Kwamishinan ’Yan Sanda Jihar, Olubenga

Yadda ’yan daba suka arce da daruruwan babura a Abuja

Zauna-gari banza sun kai hari a dakin ajiyar ababen hawan da hukuma ta kwace a Abuja inda suka kwashe daruruwan babura da ke ajiye a wurin. Matansa su

Jami’an tsaro sun ragargaji ’yan bindigar Katsina

Jami’an tsaro sun dandana wa ’yan bindigar Katsina kuda a Tsaskiya

Sojoji sun bindige ’yan Boko Haram 22 a Borno

Sojoji sun bindige ’yan Boko Hara 22 a harin da mayaka suka kai musu a Damboa, Jihar Borno