Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zauna gari banza sun kashe ‘yan sanda 2 a Ondo

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Ondo ta tabbatar mutuwar jami’anta biyu da fara hula daya sakamakon karbe zanga-zangar #EndSARS

#SecureNorth: Dalilin dakatar da zanga-zanga —Bulama

An dakatar da zanga-zangar #SecureNorth ne saboda darasin da aka dauka daga na #EndSARS

WAEC za ta fitar da sakamakon SSCE na 2020 a makon gobe

WAEC ta dage ranar fitar da sakamakon jarabawar sakandare na 2020

Muna bukatar N20bn domin gyara barnar ambaliyar Sakkwato – Tambuwal

Gwamnatin jihar Sakkwato ta ce tana bukatar sama da Naira biliyan 20 domin gyara barnar da ambaliyar ruwa ta haifar a 2020.

Maulidi: Gwamnati ta ba da hutu ranar Alhamis

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar Annabi Muhammad (S.A.W). Ranar it