Kananan Labarai

Kananan Labarai

Na yafe wa masu zagi na kan tallafin COVID-19 —Sadiya

Ministar ta ce abin da ya faru ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa ta ita riga ta yi aikinta

Bata-gari sun fasa shagon Mansura Isah a Kano

Na shiga damuwa ganin halin da na samun sabon shagon nawa.

Yadda ake fargabar karancin man fetur a Abuja

Mazauna Abuja na zullumi amma NNPC ta ce tana da isasshen man fetur da zai kai wata biyu

Fadar Shugaban Kasa ta kafa kwamitin Gwamnoni 6 don inganta rayuwar matasa

Kwamitin ya kunshi Gwamnoni 6 da aka zaba daga duk shiyya cikin shiyyoyin siyasar kasar.

Gwamnati ta ba da tabbacin kawo karshen yajin aikin ASUU

Shugaban kasa ya bani umarnin cewa duk rintsi na tabbatar an janye yajin aikin.