Kananan Labarai

Kananan Labarai

Hukuma ta sasanta mazauna iyakar Kaduna da Filato

Sarkin ya ce matsalar kan iyaka na daga cikin manyan dalilan tashe-tashen hankula a yankin.

’Yan Boko Haram sun kashe manoma 8 a Borno

Mayakan Boko Haram sun kashe manoma 30 a Konduga, Jihar Borno

An amince da kara wa Sakatarori 11 girma a Adamawa

Ya yi kira ga wadanda aka zaba da su zage dantse wajen yin aiki domin ci gaban jihar.

Ganduje zai gabatar da kasafin kudi a majalisa ranar Talata

Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na Jihar Kano ya aike da takarda ga Majalisar Dokokin jihar yana bukatar ta ba shi dama ya gabatar da kasafin kudin badi

#EndSARS: An yi awon gaba da taraktoci a Adamawa

Yadda masu zanga-zangar #EndSARS suka yi awon gaba ta taraktoci a Adamawa