Kananan Labarai

Kananan Labarai

Ministocin Buhari 2 sun bukaci sarkin Kano ya tsawatarwa masu zanga-zanga

Ministan Tsaro, Bashir Magashi da takwaransa na Noma da Albarkatun Kasa Sabo Nanono, sun bukaci sarkin Kano Alh. Aminu Ado Bayero da ya shiga tsakani

‘A kamo barayin kayan tallafin COVID-19 na Kaduna’

Gwamnatin Jihar Kaduna ta ce za ta binciko, ta kama tare da hukunta wadanda suka wawure kayan tallafin COVID-19 a jihar a ranar Asabar. Mataimakiyar G

An ci gaba da fasa rumbunan adana kayan abinci a Abuja

Gungun matasa sun dora daga inda suka tsaya a ranar Lahadi, inda suka ci gaba da nemo rumbunan da aka boye kayan tallafin COVID-19 a Abuja. Majiyarmu

Dokar hana fita ta koma sa’a 24 a Taraba

Gwamnatin Jihar Taraba ta sanya dokar hana fita ta sa’a 24 a garin Jalingo da Wukari bayan ’yan daba sun wawure kaya a ma’ajiyar kayan gwamnati.

Harbin Lekki: Fashola ya gano boyayyar kyamara

Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Fashola, ya gano wata boyayyar kyamara a inda aka yi harbe-harbe lokacin zanga-zangar #EndSARS a Lekki. Fashola y