Kananan Labarai

Kananan Labarai

Bata-gari sun yashe rumbunan kamfanoni a Abuja

Daruruwan matasa a ranar Lahadin sun shiga rukunin masana’antu da ke yankin Idu, Abuja, tare da yashe rumbunan kamfanonin. Shaidu sun ga yadda bata-ga

An sace magunguna masu hadari a ma’adanar NAFDAC

An gargaji mutanen da suka sace kaya a rumbun Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna (NAFDAC), da ke Narayi, Jihar Kaduna da cewa akwai magungun

’Yan daba sun kone mutum-mutumin Azikiwe

’Yan daba sun kone gunkin Shugaban Kasar Najeriya na farko, Nnamdi Azikiwe, a Onitsha, Jihar Anambra

Zahra Buhari ta ce ba mahaifinta ba ne matsalar Najeriya

Ta ce gano maboyan kayan tallafin COVID-19 ya nuna cewa ba Buhari ba ne matsalar Najeriya

’Yan sanda sun kashe ’yan Boko Haram shida a Yobe

Yan tada kayar bayan sun kai hari tare da lalata wani bangare na ofishin ’yan sanda.