Kananan Labarai

Kananan Labarai

An sake saka dokar hana fita a jihar Osun

Ba zamu aminta da yadda da ake satar kayan gwamnati da na ‘yan kasuwa da sauran mutanen jihar nan ba.

#EndSARS: ‘Yan sanda sun hana matasa dibar abincin tallafi

Ba na cikin masu zanga-zangar #EndSARS amma an tarwatsa mu.

FCE Kano ta sanar da ranar komawa makaranta

An bukaci dalibai da su kiyaye dokokin kariyar COVID-19

An kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a Kuros Riba

Masu zanga-zangar sun kone wani gidan mai mallakar Gwamna Ben Ayade.

#EndSARS: Mutun 69 ne suka mutu a zanga-zanga

Shugaban Buhari ya ce an kashe akalla mutum 69 a zanga-zangar #EndSARS da aka shafe akalla mako biyu ana yi a Najeriya. Buhari ya ce wadanda suka mutu