Kananan Labarai

Kananan Labarai

Yadda masu zanga-zanga suka kai hari gidan Sanatoci

Sun fantsama sauran wurare a birnin Kalaba kuma sun ci gaba da tafka ta’asa.

Gwamnatin Edo ta kara wa fursunonin da suka tsere wa’adin kawo kansu

Zaman lafiya na kara samuwa a jihar kuma muna godiya ga mutanen jihar da suke bin umurnin Gwamnati

An kona First Bank tare da kashe Mutane 5 a Kalaba

Sun rasu ne a sanadiyar cinkoso yayin da ake tsaka da sata da wawason kayan abinci.

Buhari ya fadi adadin mutanen da aka kashe a zanga-zangar EndSARS

Gwamnatina ta yi tsayuwar daka wajen biyan bukatun masu zanga-zangar EndSARS.

Mawaki Hassan Wayam ya riga mu gidan gaskiya

A cikin shekarar 1956 aka haifi Alhaji Hassan Wayam a wani gari mai suna Gwadda.