Kananan Labarai

Kananan Labarai

Harkoki na daidaita bayan sassauta dokar kulle a Filato

Al’amura sun fara daidaita a Jihar Filato bayan sassauta dokar hana fita da gwamnatin jihar ta kafa ta tsawon sa’a 24 sakamakon rikicin da

#EndSARS: An sassauta dokar hana fita a Ebonyi

Gwamnatin jihar Ebonyi ta sassauta dokar hana fita da ta sanya a jihar bayan tabbatar da harkokin jama’ar jihar sun daidaita.

Masu zanga-zanga sun daka wa kayan tallafin COVID-19 wawa

Mazauna Osogbo, babban birnin jihar Osun sun daka wawa a wani rumbun ajiye kayan abinci da Gwamnatin Tarayya ta ba jihar a matsayin tallafin COVID-19.

Zanga-zangar EndSARS ta jawo asarar biliyan N400 a Legas

Gwamnatin Jihar Legas ta yi asarar kusan Dalar Amurka biliyan daya sakamakon tarzomar da ta barke a jihar a dalilin zanga-zangar #EndSARS. Shugaban Ci

Zalunci: An fitar da sunayen ’yan sandan da za a hukunta

Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Legas ta fitar da jerin sunayen ’yan sandan da za ta hukunta bisa laifukan cin zarafi da karya hakkin dan Adam a jihar. Je