Kananan Labarai

Kananan Labarai

Za a rufe hannu daya na hanyar Legas zuwa Ibadan na tsawon kwana 6

Za a dauki matakin ne don a samu damar zuba kwalta.

An kai hari gidan kurkuku a Filato

Yanzu haka dai an tsaurara matakan tsaro a ilahirin yankin.

Sabbin likitoci na barazanar barin aiki a Gombe bayan shafe wata 5 ba albashi

Sun ce matukar ba a biya su nan da wata daya ba, za su ajiye aiki.

Mun bankado sunan jariran da ake biya albashi daga lalitar Borno – Zulum

Ya ce an gano hakan ne bayan aikin tantance ma’aikatan da aka yi.

Yadda aka fasa kan almajirina aka kwashe kwakwalwarsa – Malami

Lamarin dai ya faru ne a Unguwar Kofar Wambai da ke cikin garin Bauchi.