Kananan Labarai

Kananan Labarai

Zanga-zangar #EndSARS: Matasan arewa sun bukaci kai zuciya nesa

Kungiyar Matasa ta Arewa Maso Gabar ta bukaci matasa musamman masu zanga-zangar EndSARS a wasu yankunan kasar nan da su kai zuciya nesa tare da yin Al

Irin barnar da ’yan daban ‘EndSARS’ suka yi a Ondo

An kashe mutane an balle gidan yari tare da kona gine-gine a zanga-zangar EndSARS a Jihar Ondo

Gidan rediyon Kwankwaso ya fara aiki a Kano

Gidan rediyon Nasara FM mallakin tsohon Gwamnan Kano Rabiu Kwankwaso ya fara aiki

Yadda masu zanga-zanga suka sace kayan abinci

‘Yan daba dauke da makamai sun sa wawa a rumbun Gwamnatin Jihar Legas suka kwashe kayan abinci da aka ajiye na miliyoyin Naira. Kayan abincin da

Ana neman wadanda suka kwace makaman ‘yan sanda

Gwamnan Jihar Abia Okezie Ikpeazu ya ba da umarnin kafa kwamitin shari’a domin bincikar ta’asar da ake zargin ’yan sanda da aikatawa a jihar. Ya yi al