Kananan Labarai

Kananan Labarai

#EndSARS: An rufe Babbar Kotun Tarayya

Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kasance a rufe yayin da zanga-zangar #EndSARS ke ci gaba a fadin Najeriya. Wani jami’in tsaro a kotun ya

#EndSARS: SERAP ta maka Gwamnatin Buhari a Kotun Duniya

Kungiyar SERAP mai sa ido kan ayyukan Gwamnati ta yi karar Gwamnatin Buhari a Kotun Duniya

Diyar Ganduje ta caccaki gwamnati kan zanga-zangar #EndSARS

Diyar Gwamna Ganduje na Jihar Kano, Fatima ta soki gwamnati kan harbin masu zanga-zanga #EndSARS

Hanyoyi: ’Yan kwangila na bin gwamnati bashin biliyan N392

Gwamnatin Tarayya ta ce aikin hanyoyi 711 da take aiwatarwa a fadin Najeriya ya sa ’yan kwangila na bin ta bashin biliyan N392. Ministan Ayyuka da Gid

Na tausaya wa wadanda harbin Lekki ya shafa —Osinbajo

Mataimakin Shugaban Kasa, Yemi Osinbajo ya jajanta wa wadanda suka rasa rayukansu a harbe-harben da sojoji suka yi domin watsa taron masu zanga-zangar