Kananan Labarai

Kananan Labarai

Dokar hana fita a Ekiti sai baba ta gani

Gwamnan Jihar Ekiti ya sanya dokar hana fita ta sa’a 24 har sai abin da Allah Ya yi a fadin jihar. An sanya dokar ce bayan ‘yan daba da wa

EndSARS: NECO ta dage ranakun jarabawarta

NECO ta dage jarabawan da ta shirya gudanarwa a ranakun Alhamis, Juma’a da Asabar na wannan mako

Majalisar na rokon a kawo karshen zanga-zangar EndSARS

Majalisar Tarayya ta roki masu fada a ji da su sa baki domin ganin an kawo karshen zanga-zangar #EndSARS da ke ci gaba da haifar da asara a sassan Naj

Obaseki ya ba fursunonin da suka tsere zuwa ranar Juma’a su dawo

Gwamnan Edo Godwin Obaseki ya ba wa fursunonin da suka tsere zuwa ranar Juma’a su mika kansu ga hukuma ko su fuskanci tsattsauran hukunci. Gwamnan ya

EndSARS: Kafafen watsa labaran Arewacin Najeriya sun kadu

Kafafen Watsa Labarai na Arewacin Najeriya sun bukaci Shugaba Buhari ya yi azama wurin daidaita al’amura tun kafin kasar ta fada cikin rashin doka da