Kananan Labarai

Kananan Labarai

Mahara sun kashe mutum 20 a Zamfara

’Yan bindiga sun kashe mutum 20 a Karamar Hukumar Talata Mafara ta Jihar Zamfara

Ganduje ya taya Kwankwaso murnar cika shekara 64

Gwamnan Kano Abdullahi Ganduje ya taya tsohon mai gidansa kuma jagoran Kwankwasiyya, Rabi’u Musa Kwankwaso murnar cika shekaru 64 da haihuwa. Ga

An kona gidan jaridar The Nation a zanga-zangar EndSARS

Fasatattun masu zanga-zangar EndSARS sun banka wa gidan jaridar The Nation wuta bayan ‘yan sa’o’i da kona gidan talabijin na TVC da

‘Ya kamata Sarkin Musulmi ya hana yin kayan aure’

Malamin Musulunci ya bukaci Sarkin Musulmi ya sa baki a soke kayan na gani ina so da na gara

EndSARS: Yadda bata-gari ke sheke ayarsu a Legas

Sama da sa’a 24 ‘yan daba da sauran bata-gari na cin karensu babu babbaka a Jihar Legas