Kananan Labarai

Kananan Labarai

An sanar da ranar bude makarantu a Kaduna

Za a rika gudanar da karatuttuka Safe da Yamma domin samun damar kiyaye dokar bada tazara da nesa-nesa da juna.

Dalilai 2 da suka sa Gwamna Lalong ya kai wa Buhari ziyara

Ya ce bukatar da ta dace ita ce yi wa rundunar kwaskwarima domin ingantar harkokinta na gudanarwa.

Rikicin #EndSARS: Makarantun Abuja na tura dalibai gida

Kasa da mako guda da bude makarantu a Birnin Tarayya bayan kullen COVID-19, makarantu sun fara tura dalibai gida sakamakon rikicin da ke barkewa da ma

Rashin tsaro: ’Yan daba sun kai wa masu zanga-zanga hari a Kano

An kai wa masu zanga-zangar neman kawo karshen matsalar tsaro a Arewacin Najeriya da ke gudana a Kano hari, tare da jikkata akalla mutum 30. A safiyar

#EndSARS: Sojoji sun yi wa masu tayar da rikici kashedi

Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta gargadi masu neman tayar da fitina a kasar da su shiga taitaiyinsu inda ta jaddada shirinta na kare kasar. Sanarwar