Kananan Labarai

Kananan Labarai

‘’Yan Sa Kai’ sun yi wa mutum 14 yankan rango a Katsina

’Yan sintirin da gwamnan Katsina ta haramta sun yi wa mut14 yankan rago a Kurfi

Malamin sakandiren Najeriya ya kusa lashe gasar Dala Miliyan 1

Dan Najeriya na cikin mutum goma da suka rage a gasar Global Teacher Prize 2020.

Ba mu yarda a nada hadimar Buhari kwamishinar zabe ba —Sanatoci

Nadin ya saba doka don haka muna kira ga Shugaban Kasa ya janye shi, inji ’yan Majalisa

Shin kun san bukatun masu zanga-zangar #EndSARS?

Tun makon jiya jama’a a sassan kasar ke zanga-zangar neman a kawo karshen cin zali da sauran nau’ikan tauye hakki da jami’an sashen ’yan sanda na SARS

Za a fara horas da ’yan sandan da za su maye gurbin SARS

Shugaban ’Yan Sanda ya ce a makon gobe za a fara horas da jami’an sashen da zai maye gurbin SARS